Hukumar ta EFCC tana zargin Tsohon Gwamnan ne da laifin karkatar da kudin da adadinsu yakai har 2.9B Naira tun a lokacin da yake kan Kujerar Gwamnan ta Jihar IMO.
Jaridar LB ta ruwaito wani bidiyo wanda kafin hukumar EFCC ta fasa sillin a cikin gidan da ke Abuja.